fidelitybank

An harbe Buhari tare da shanu hudu a Filato

Date:

An harbe Buhari Muhammad dan shekaru 17 a duniya a unguwar Rangyel da ke karamar hukumar Bassa ta jihar Filato. Kazalika an kashe shanu hudu tare da jikkata wasu biyar a lamarin.

Shugaban kungiyar Gan Allah Cattle Breeders Association of Nigeria (GAFDAN) na jihar, Abdullahi Garba, wanda ya tabbatar da faruwar lamarin, ya shaida wa Aminiya a ranar Alhamis cewa ’yan sanda sun gano gawar marigayin.

Lamarin na baya-bayan nan ya zo ne sa’o’i kadan bayan an kashe wasu ‘yan kabilar Irigwe biyu a cikin ayarin motocin dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Jos ta Arewa/Bassa, Musa Agah.

Garba ya ce an kai wa Muhammad hari ne a lokacin da ya dauki shanunsa ya yi kiwo, kwatsam ‘yan bindigar suka bude masa wuta.

ASP Ubah Gabriel, kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, bai amsa sakon SMS da wakilinmu ya aike masa ba.

nnn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaÉ“en 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin É—an kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp