fidelitybank

An harba rokoki cikin Isra’ila daga Zirin Gaza

Date:

A tsawon ranar Asabar , an yi ta harba rokoki masu yawa daga Zirin Gaza zuwa cikin Isra’ila.

Kafofin yaɗa laraban ƙasar sun ce wasu daga ciki sun faɗa ƙasar, daga ciki har da waɗanda suka faɗa birnin Ashkelon da ke kudancin ƙasar.

Inda wani roka da aka harba ya faɗa da asubahin ranar Asabar, to sai dai babu rahoton jikkata.

A ranar Asabar da rana ne aka girke na’urorin jiniya da ke ankararwa idan an harba rokokin a birnin Tel Aviv da garuruwan da ke kewaye.

Shafin intanet na kafar yaɗa labaran Ynet ta Isra’ila ya ce wani makamin roka da aka harba ya faɗa warin ajiye ƙananan motoci a kiryat Ono da ke wajen birnin tel Aviv, lamarin da ya sa motoci da dama suka tarwatse.

Ynet ya kuma ruwaito cewa wani mutum mai kimanin shekara 50 a Holon ya gigice sanadiyyar hayaƙi, yayin da wasu mutum biyu suka jikkata a birnin Tel Aviv.

sun newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp