fidelitybank

An haramtawa ma’aiktan gwamnati cire tsabar kudi daga asusun su

Date:

Hukumar da ke yaƙi da laifukan da suka shafi hada-hadar kuɗi a Najeriya, NFIU, ta ce dokar hana cire tsabar kuɗi daga asussan gwamnati a kowane mataki za ta fara aiki daga ranar ɗaya ga watan Maris mai zuwa.

A cewar hukumar Nigeria Financial Intelligence Unit (NFIU), duk wani jami`in gwamnati da ya taka dokar zai fuskanci ɗaurin shekara uku a gidan yari ko kuma tarar da za ta kai ninkin kuɗin da ya cira sau uku.

Shugaban NFIU Malam Modibbo Hamman Tukur ya faɗa wa BBC Hausa cewa tun daga lokacin da gwamnatin Buhari ta fara mulki an cire jimillar garin kuɗi naira biliyan 225 daga asusun gwamnatin tarayya.

“Gwamnatocin jiha ne suka fi cirar kuɗin, inda aka ɗauki garin kuɗi biliyan 700. Gwamnatocin ƙananan hukumomi kuma biliyan 156 kawai suka cira,” in ji shi.

Danna hoton ƙasa ku saurari cikakkiyar hirar da Ibrahim Isa ya yi da Malam Modibbo:

nan news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp