fidelitybank

An haramta harba tartsatsin konckout a Zamfara saboda Kirsimeti

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara, ta haramta sayarwa tare da amfani da abubuwan tartsatsin wuta a lokutan bukukuwan Kirsimeti da na sabuwar shekara a fadin jihar.

A wata sanarwa da mai magana da yawun rundunar SP Mohammed Shehu ya fitar ya fitar, Kwamishinan ‘yan sandar jihar CP Kolo Yusuf ya gargaÉ—i iyaye da su sanya ido kan ‘ya’yayensu domin tabbatar da cewa sun zama masu kiyaye doka da oda.

Haka kuma sanarwar ta gargaÉ—i direbobi da su zama masu kula a yayin tuÆ™i, da bin duka dokokin amfani da hanya tare da bai wa jami’an tsaro haÉ—in kai kafin da lokutan bukukuwan da kuma bayansu.

Daga Æ™arshe kwamishinan ‘yan sandan jihar ya umarci al’umar jihar da su yi amfani da lokacin bikin kirsimetin wajen yi wa jihar da ma Æ™asa baki É—aya addu’o’in samun zaman lafiya

naija news legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama É—an kasar China da zargin kai wa Æ´an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maÆ™iya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...
X whatsapp