fidelitybank

An haramta haƙar ma’adanai a Zamfara

Date:

Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal, ya haramta dukkan ayyukan hakar ma’adinai ba bisa ka’ida ba a faɗin jihar, inda ya buƙaci jami’an tsaro su ɗauki tsauraran matakai kan waɗanda suka yi biris da umarnin.

Wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sulaiman Bala Idris ya fitar a ranar Asabar, ta ce gwamnatin jihar ta lura cewa aikin hakar ma’adinan ba bisa ka’ida ba ya taka rawa wajen ƙaruwar ayyukan ƴan bindiga a jihar.

Gwamna Dauda ya ce lokaci ya yi da za a kawo karshen hakar ma’adinai ba bisa ka’ida ba da kuma ɗaukar matakai da za su kare lafiyar mutane.

“Na bai wa jami’an tsaro umarnin harbi kan duk wanda aka samu yana hakar ma’adinai ba bisa ka’ida ba.

“Mun ɗauki matakin ne don tabbatar da lafiyar al’ummar Zamfara da kuma jan kunnen masu aikata irin wannan laifi,” in ji gwamnan.

Dauda ya kuma ce sun ɗauki matakin ne domin ganin albarkatun jihar sun dawo karkashin ikon gwamnati

mmm.nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp