fidelitybank

An haramta amfani da TikTok a Somaliya

Date:

Somaliya ta dakatar da kafofin dandalin sada zumunta na TikTok da Telegram, tare da shafin caca na 1XBet.

Dalilin da ya sa gwamnatin kasar ta dauki wannan mataki shi ne ikirarin cewa “kungiyoyin ‘yan ta’adda da kungiyoyin da ke da hannu wajen yada abubuwan da ba su dace ba” suna amfani da wadannan kafafen yada labarai ne wajen yaudarar jama’a.

Wannan ya zo ne daidai lokacin da Somaliyya ta bayyana kudurinta na fatattakar mayaƙan al-Shabab, wadanda ke ci gaba da rike madafun iko a wasu sassa na kasar da kuma burin cimma wannan gagarumin buri a cikin watanni biyar masu zuwa.

Ma’aikatar sadarwa da fasaha ta Æ™asar ta umarci kamfanoni masu samar da intanet da su aiwatar da dokar kafin ranar 24 ga watan Agusta inda suka ce rashin yin biyayya zai iya haifar da matakin shari’a da ba a fayyace ba.

A yayin wani taro na baya-bayan nan kan harkokin tsaro na intanet da na sada zumunta da aka gudanar a birnin Mogadishu, babban birnin kasar, an yi nuni da irin illar da shafukan intanet ke yi wa matasa kuma sun taimaka wajen asarar rayuka.

nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp