fidelitybank

An hana fita a Saliyo bayan jin ƙarar harbe-harbe

Date:

Ana jin ƙarar harbe-harbe a Freetwon babban birnin Saliyo da sanyin safiyar yau Lahadi.

Mazauna birnin sun ce sun ji ƙarar harbe-harben ne daga aƙalla barikokin soji biyu.

Tuni hukumomi suka sanya dokar hana fita a faɗin ƙasar baki ɗaya wadda ta fara aiki nan take.

Cikin wata sanarwar da ma’aikatar yaɗa labaran ƙasar ta fitar, ta ce wasu mutanen ne da ba a son ko su wane ne ba, suka yi yunƙurin shiga barikokin sojin ƙasar na Wilberforce da ke birnin Freetown

Sanarwar ta ce jami’an tsaro sun samu nasarar fatatakar ‘yan bindigar.

A baya-bayan nan ƙasashen yankin Yammacin Afirka na fuskantar barazanar juyin mulki, inda a cikin shekara uku aka samu juyin mulkin soji a wasu ƙasashen yankin, ciki har da Guinea mai makwabtaka da Saliyo.

current eggon news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp