fidelitybank

An hallaka ‘yan bindiga 12 a jihar Bauchi

Date:

Jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi, sun yi nasarar kashe ‘yan bindiga 12 da ake zargin masu garkuwa da mutane ne, da suka hada da sarkinsu, ‘Madaki Mansur’ da ke addabar mazauna karamar hukumar Alkaleri, da sauran jihohin da ke makwabtaka da Taraba, Filato da Gombe.

Wata sanarwa da kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, SP Ahmed Wakili ya fitar ta ce, “a kokarin da muka yi na dakile matsalar ‘yan bindiga a jihar Bauchi, musamman a karamar hukumar Alkaleri, rundunar ta kasance mafi kyawu a kwanan nan.”

A cewarsa, a ranar 19 ga watan Disamba, 2022, da misalin karfe 0230 na safe, rundunar hadin gwiwa ta jami’an tsaro ta kama wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne masu garkuwa da mutane a maboya daban-daban guda hudu: Mansur, Digare, Gwana da Dajin Malam a dajin Alkaleri.

Ya kara da cewa, biyo bayan musayar wuta da jami’an suka yi, an kashe 12 daga cikin masu garkuwa da mutane, yayin da wasu kuma aka fatattake su, aka tarwatsa su, sannan suka ruguza cikin dazukan da ke kusa da inda aka samu raunukan harbin bindiga.

An gano makamai da babura masu aiki a yayin aikin.

nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaɗi masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga Falasɗinawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen ɗan gwagwarmayar nan kuma ɗan jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaƙalar belin Danwawu,...
X whatsapp