fidelitybank

An gurfanar da Saurayi da Budurwa bisa satar kayan lefe

Date:

Wata Kotun Shari’ar Musulunci ta Jihar Kano ta tsare wani Nura Musbahu tare budurwarsa sa Fatima Lawal bisa laifin satar kayan lefe na ‘yar uwarsa Aisha.

A zaman kotun da ke Rijiyar Lemo a karamar hukumar Fagge, inda aka tuhume su da laifin sata da kuma karbar kayan da aka sace.

A lokacin da jami’in kotun, Usman Idris Shu’aibu Dala ya karanta musu tuhume-tuhumen, Musbahu ya amsa laifinsa.

Sai dai budurwar tasa ta yarda cewa abubuwa biyu ne kawai aka ba ta, wadanda ta gabatar da su a gaban kotu.

Daga nan sai Khadi Danbaba ya bayar da umarnin a ci gaba da tsare su a gidan gyaran hali har zuwa ranar 5 ga watan Yuni, 2024, sannan ya umurci iyayensu su bayyana a gaban kotu.

the nation newspaper 
today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp