fidelitybank

An gaza cimma matsaya tsakanin gwamnati da ASUU

Date:

An gaza cimma matsaya a taron da gwamnatin tarayya ta yi da kungiyar malaman Jami’oi ta ASUU a ranar Talata.

Hakan na nufin yajin aikin da kungiyar ke yi a yanzu haka zai ci gaba.

Bayanai sun nuna cewa wakilan kungiyar da suka gana da kwamitin Farfesa Nimi Briggs, a hukumar kula da Jami’oi ta kasar sun je wajen da cikakken fatan za a warware matsalolin da suka sanya su tsunduma cikin yajin aikin da suka shafe watanni shida suna yi.

ASUU ta ce kwamitin da Farfesa Nimi Briggs ke jagoranta bai je musu da wani sabon abu ba a taron.

A maimakon haka kwamitin ya bukaci ‘yan kungiyar da su dakatar da yajin aikin da suke, tare da alkawarin cewa za a sanya bukatunsu a cikin kasafin kudin 2023.

Rahotanni sun ce an shafe sa’oi uku a wajen taron, amma ba bu wata matsaya da bangarorin biyu suka cimma.

A ranar 14 ga watan Fabrairun 2022 ne, kungiyar ta ASUU ta fara yajin aikin saboda bukatar gwamnatin tarayya ta bcika musu wasu bukatunta.

Daga cikin bukatun akwai inganta jin dadi dav walwalar ‘ya’yan kungiyar da kuma basu ‘yancin cin gashin kansu da sauransu.

latest nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp