fidelitybank

An garzaya da mutanen da suka shaki sinadarin guba a Kano

Date:

An kai wadanda suka jikkata zuwa asibiti sakamakon fashewar wani sinadari mai guba a ranar Juma’a a unguwar Mundadu dake yankin karamar hukumar Kumbotso jihar Kano.

An tattaro cewa wadanda abin ya shafa, wadanda yawansu ya haura 200 sun shaki sinadari mai hatsarin gaske daga wani sinadari da aka tarwatsa, inda aka garzaya da su Asibitin kwararru na Murtala Muhammad, Asibitin Masana’antu na Sharada da Asibitin Ja’en da ke Kano domin yi musu magani.

An ce wasu daga cikinsu sun shaka ne kuma suka sume bayan sun shakar da sinadarin da aka saki a sararin samaniya sakamakon ayyukan da ake yi na tarkacen karfe.

Kodinetan hukumar bada agajin gaggawa ta kasa NEMA a jihar Kano Nuradeen Abdullahi ya tabbatar da faruwar lamarin.

nigerian 
newspapers today the sun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp