fidelitybank

An garzaya da mutanen da suka shaki sinadarin guba a Kano

Date:

An kai wadanda suka jikkata zuwa asibiti sakamakon fashewar wani sinadari mai guba a ranar Juma’a a unguwar Mundadu dake yankin karamar hukumar Kumbotso jihar Kano.

An tattaro cewa wadanda abin ya shafa, wadanda yawansu ya haura 200 sun shaki sinadari mai hatsarin gaske daga wani sinadari da aka tarwatsa, inda aka garzaya da su Asibitin kwararru na Murtala Muhammad, Asibitin Masana’antu na Sharada da Asibitin Ja’en da ke Kano domin yi musu magani.

An ce wasu daga cikinsu sun shaka ne kuma suka sume bayan sun shakar da sinadarin da aka saki a sararin samaniya sakamakon ayyukan da ake yi na tarkacen karfe.

Kodinetan hukumar bada agajin gaggawa ta kasa NEMA a jihar Kano Nuradeen Abdullahi ya tabbatar da faruwar lamarin.

www nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...
X whatsapp