fidelitybank

An garkame jami’an tsaro a Adamawa gabanin zuwan Buhari

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Adamawa, ta girke ƙarin jami’an tsaro domin tabbatar da komai ya tafi daidai gabanin ziyarar shugaba Buhari a jihar.

Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, SP Suleiman Yahaya Nguroje, shi ya tabbatar wa manema labarai hakan a Yola yau Asabar.

Ya ce sun bukaci jami’an da su nuna ƙwarewa da kuma mutunta ‘yancin dan adam yayin gudanar da aiki.

Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya NAN, ya ruwaito cewa Buhari zai ziyarci jihar ne a ranar Litinin domin kaddamar da ƴakin neman zaɓen ‘yar takarar gwamnan jihar a karkashin jam’iyyar APC Sanata Aishatu Binani.

Kakakin ‘yan sandan ya ce ƙarin jami’ai da girke sun haɗar da rundunonin jami’an tsaro da jami’an sashin ƴaki da ta’addanci da kuma motocin samame.

nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp