fidelitybank

An gargaɗi Matasa su yi hankali da shafukan sada zumunta saboda lafiyar su

Date:

Wani babban jami’in lafiya a Amurka ya fitar da gargadi kan hadarin shafukan sada zumunta ga yara da matasa.

Dr Vivbek Murthy, wanda shi ne shugaban ma’aikatar lafiya ta Amurka ya ce, kafofin sada zumunta da muhawara da kananan yara da matasa ke amfani da su na haifar da manyan kalubale ga lafiyar jiki da rayuwarsu.

Sannan suna haddasa matsalar rashin cin abinci da jefa masu amfani da su cikin damuwar rashin yarda da kai.

Rahoton ya ce matakan da ake dauka domin rage damar da yara ke da ita ko matasa a shafukan sada zumunta ba sa aiki.

Sannan kuma akwai sauran jan aiki a binciken gano cikakken tasirin da wadannan shafuka ke yi a rayuwar matasa.

Sai dai kuma duk da wannan gargaɗi masanin ya ce akwai wasu alfanu da waɗannan shafuka kan yi ga wasu rukuni na mutane a rayuwa. In ji BBC.

national tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...
X whatsapp