fidelitybank

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Date:

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan sama a wasu sassan kasar nan yanzu haka, hukumar kula da madatsun ruwa da kuguna ta ƙasar, NiHSA ta yi gargaɗin samun mummunar ambaliya a ƙananan hukumomin 198 cikin jihohi 31 tsakanin 7 zuwa 21 ga watan Agustan da muke ciki.

Cikin wata sanar wa hukumar ta fitar, ta ce fiye da garuruwa 832 ne ke cikin hatsarin fuskantar ambaliyar.

Hukumar ta kuma yi gargaɗin lalacewar tituna fiye da 100, yayin da ake fargabar ambaliyar za ta tilasta wa mutane barin gidajensu.

Gargaɗin na zuwa ne bayan da farkon makon nan hukumar ta yi gargaɗin samun ambaliyar a jihohin ƙasar 19.

Tuni dai wasu jihohin suka fara fuskantar ambaliyar.

Gargaɗin na zuwa ne a daidai lokacin da gwamnatin jihar Legas ke jajanta wa mazauna unguwar Ikorodu sakamakon mamakon ruwan sama da ake samu a yankin tun daga ranar Litinin da ta gabata.

today nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan ƴansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...
X whatsapp