fidelitybank

An gargaɗi Natasha kan yin duk wani taro a jihar Kogi na siyasa

Date:

Rundunar ƴansanda ta jihar Kogi ta nemi da Sanata Natasha Akpoti ta soke shirinta na yin gangamin bikin Sallah a mazaɓarta ta Kogi ta tsakiya.

A wata sanarwa da rundunar ta fitar ranar Talata, mai ɗauke da sa-hannun kakakin ƴansandan na jihar, ASP William Aya, kwamishinan ƴansandan jihar, William Ɗantawaye ya ce gangamin ya ci karo da haramcin gudanar da gangamin siyasa da gwamnatin jihar ta yi ranar Litinin.

“Kiran a soke gangamin ya zama dole ne bisa rahotannin sirri da muka samu dangane da ƙoƙarin wasu ɓata gari na yin karkatar da gangamin zuwa wani abu daban da ka iya jefa jihar cikin tashin hankali. Kuma rundunar ƴansandan ba za ta zura ido ta bar duk wani abun da zai jefa jihar mai zaman lafiya zuwa tashin hankali ba.” In ji sanarwar.

A watan da ya gabata ne dai zauren majalisar dattawan Najeriya ya dakatar da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan bisa zargin rashin da’a, bayan ta zargi shugaban majalisar, Godswill Akpabio da cin zarafi da neman ta da lalata.

A baya-bayan nan ne kuma wasu jama’ar da aka ce daga mazaɓarta ne suka aike da ƙorafi zuwa hukumar zaɓe inda suke son yi mata kiranye.

To sai dai magoya bayanta sun shirya gangamin nuna goyon baya a jihar ta Kogi,

www.nigeriannewspapers.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp