fidelitybank

An gano wajen da ake tace danyen man fetur a Ribas

Date:

Jami’an tsaro na Civil Defence sun gano wani haramtaccen wurin tace danyen man fetur a wani daji mai kaurin suna a yankin Nembe da Akwa dake karamar hukumar Etche a jihar Ribas.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar, CSC Babawale Afolabi ya fitar

A cewar sanarwar, bisa sahihin bayanan sirri, rundunar ta gudanar da wani gagarumin rangadin aiki na sama da sa’o’i 7, wanda ta bankado yadda ake gudanar da tace danyen man fetur din tare da lalata rijiyoyin,

Ya tabbatar da cewa rundunar, tun bayan kaddamar da aikin har zuwa yau, ta samu gagarumar nasara wajen yaki da satar danyen mai a fadin kasar nan, kamar yadda ya yaba da amincewar jama’a ga hukumar NSCDC ta hanyar sahihan bayanai.

breaking news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp