fidelitybank

An gano motoci 35 da aka sace a wata shida

Date:

Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa a Najeriya ta ce ta yi nasarar gano ababen hawa 35 da aka sace a faɗin ƙasar cikin wata shidan farko na shekarar 2025.

Mai magana da yawun hukumar ta Federal Road Safety Corps (FRSC), Olusegun Ogungbemide, ya faɗa cikin wata sanarwa ranar Juma’a cewa sun yi nasarar ne sakamakon tsarinsu na rajistar ababen hawa ta intanet mai suna National Vehicle Identification Scheme (NVIS).

Ya ce an sace motocin ne ta hanyoyi daban-daban, ciki har da fashi, da garkuwa da mutane, da zamba.

“Domin tabbatar da nasarar yunƙurin, hukumar ta haɗa kai da sauran jami’an tsaro da kuma gwamnatocin jiha domin bin sawun ababen hawan,” in ji Mista Ogungbemide.

vanguard (nigeria)

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp