fidelitybank

An gano kamfanin da ya ke harkallar siyan murafen kwata a Abuja

Date:

Mma’aikatar babban birnin tarayya Abuja ta ce, an gano masu sayan ƙarafan murafan hanyoyin ruwa na titunan Abuja.

A wata sanarwa da mai magana da yawun ministan Abuja, Lere Olayinka ya fitar, ya ce wani kamfanin sarrafa ƙarafa mai suna Abuja Steel Company, na cikin waɗanda ake zargi da sayen ƙarafan da ake sacewa.Sanarwar ta ce kamfanin yana kan hanyar Abuja zuwa Kaduna ne, sannan an gano wasu daga cikin ‘ƙarafan da ake nema’.

“Ana cigaba da gudanar da bincike domin gano waɗanda suke da hannu wajen sacewa da sayarwa da ma sayen ƙarafan.”

Sanarwar ta ƙara da cewa waɗanda aka kama ɗin suna ba da haɗin kai a binciken da ake yi, “sannan tuni Ministan Abuja Nyesom Wike ya ba da umarnin musanya murafan.”

www.nigeriannewspapers.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp