fidelitybank

An gano gawarwaki 9 bayan hatsarin jirgin ruwa a Neja

Date:

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar Neja ta ce an gano gawawwakin mutum huɗu da wani hatsarin kwale-kwale ya rutsa da su a karamar hukumar Shiroro ta jihar Neja kwana hudu bayan faruwar lamarin.

Shugaban sashen yaɗa labarai da ayyuka na musamman na hukumar Ibrahim Audu ya sanar da hakan a cikin wata sanarwa da ya fitar.

Jaridar Daily Trust dai ta ruwaito cewa wani jirgin ruwa ɗauke da mutum 34 ya kife a yammacin ranar Alhamis, inda mutum 10 suka mutu, yayin da aka ceto 24.

Fasinjojin waɗanda akasari ƴan kasuwa ne, sun haɗa da maza 20 da mata 14, daga cikinsu akwai yara mata takwas da manya mata shida.

Sai kuma yara maza biyu da manya maza 18.

the nation newspaper 
today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp