fidelitybank

An gano gawarwaki 15 a ambaliyar Borno -NEMA

Date:

Muhammad Usman, Kodinetan Hukumar Agajin Gaggawa ta Kasa (NEMA) a shiyyar Arewa maso Gabas, ya ce, kimanin gawawwaki 15 ne aka gano a kogin Ngadabul da ya mamaye birnin Maiduguri na jihar Borno.

Ya bayyana cewa, ambaliyar ta shafi al’ummomi da dama da ke gabar kogin Maiduguri.

Da yake magana da manema labarai a Maiduguri a ranar Laraba, ya shawarci iyaye da masu kula da su da su gargadi ma’aikatansu da ‘ya’yansu game da yin iyo a cikin kogin don gudun kada a nutse.

Usman ya bayyana cewa NEMA a matsayinta na hukumar kula da bala’o’i ta kasance tana wayar da kan al’umma kan hadurran da ke tattare da ambaliya da matakan kariya.

Ya kara da cewa, “Mun yi ta ganawa da masu ruwa da tsaki daban-daban kan wayar da kan jama’a da kuma samar da kayayyakin agaji ga al’ummomin da abin ya shafa.”

Hakazalika, domin dakile al’amuran mutanen da aka nutse a ruwa, rundunar jami’an tsaron farin kaya ta Jihar Borno ta tura jami’anta a bakin kogin domin fatattakar yaran da ke zuwa rafi domin yin iyo.

the nation newspaper nigeria today latest

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp