fidelitybank

An gano gawar wani da aka kashe iyayensa a Ogun

Date:

Kwanaki uku bayan kashe wasu ma’aurata a jihar Ogun, an gano gawar ɗansu a cikin wani kogi a jihar.

Wasu mutane ne da ba a san ko su wane ne ba suka kashe ma’auratan masu suna Kehinde da Bukola Fatinoye a birnin Abeokuta na jihar a ranar sabuwar shekara bayan da suka dawo daga addu’o’in shiga sabuwar shekara.

Haka kuma rahotonni sun ce maharan sun ƙona gawarwakinsu da gidansu da ke birnin na Abeokuta, tare kuma da sace ɗan nasu inda kuma suka jefa shi cikin kogin.

An ce Kehinde ma’aikacin babban bankin Najeriya ne CBN, yayin da matar tasa ke aiki a jami’ar koyar da harkokin noma ta tarayya da ke Abeokuta.

Mai magana da yawun rundunar ‘yan sandan jihar SP Abimbola Oyeyemi, rundunar na gudanar da bincike kan lamarin domin gano waɗanda suka aikata wannan mummunan aika-aika.

latest news in nigeria today 
2021 ripples

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp