fidelitybank

An gano danyen man fetur fiye da ganga biliyan 6 a Gombe

Date:

Gwamnan Jihar Gombe ya ce, Muhammadu Inuwa Yahaya, kamfanin NNPC ya gano danyen man fetur fiye da ganga biliyan 6 a yankin Kolmani da ke kan iyakar Gombe da Bauchi.

Inuwa Yahaya ya bawa mutanen jiharsa tabbacin cewa, ba zai yi kasa a gwiwa ba sai ya ga cewa an fara hakar man da iskar gas, domin jiharsa ta amfana.

Gwamnan ya ce rashin kudi da kuma annobar COVID-19 da ta janyo tsaiko a kasar ce ta sa aka jinkirta fara hako danyen man da iskar gas, amma zai cigaba da bibiyan batun.

Inuwa ya bayyana hakan ne yayin wata liyafa da aka shirya, domin karrama alkalin alkalai na wucin gadi na jihar Gombe, Hon Justice Muazu Abdulkadir Pindiga da aka yi a Pindiga a karamar hukumar Akko a ranar Asabar.

Ya ce, sau da yawa ya kai ziyara shelkwatar hukumar NNPC, kuma ya gana da shugaba Muhammadu Buhari, domin ganin yadda jiharsa za ta fara amfana da man fetur da iskar gas da ke jihar.

legitnewsnigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila ta buga gangar yaÆ™i – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama É—an kasar China da zargin kai wa Æ´an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...
X whatsapp