fidelitybank

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Date:

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin sunayen ‘yan wasa da za su fafata a na lashe kyautar Kopa ta 2025.

Za a ba da kyautar ga mafi kyawu ‘yan kasa da shekaru 21.

Wasu fitattun sunayen da ke cikin jerin sun hada da Lamine Yamal (Barcelona), Desire Doue (Paris Saint-Germain) da Dean Huijsen (Real Madrid).

Sauran sun hada da mai tsaron baya na Arsenal, Myles Lewis-Skelly da Estevao Willian, wanda ya koma Chelsea kwanan nan daga Palmeiras.

Za a sanar da wanda ya yi nasara a wani taron a ranar 22 ga Satumba.

Sunayen ‘yan wasan

• Myles Lewis-Skelly
• Rodrigo Mora
• Joao Neves
• Lamine Yamal
• Kenan Yildiz
• Ayyoub Bouaddi
•Pau Cubarsi
• DĂ©sirĂ© DouĂ©
• Estevao
• Dean Huijsen

benue news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaÉ—i masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga FalasÉ—inawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen É—an gwagwarmayar nan kuma É—an jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaƙalar belin Danwawu,...
X whatsapp