fidelitybank

An fille jami’in tsaro gabanin zabe a Asaba

Date:

Ana zaman dar-dar a yankin Asaba sakamakon mutuwar jami’in tsaro da wani mutum daya da ba a tantance ba.

Naija News ta samu cewa, an fille kan jami’in ne tare da kona shi da babur a kan titin Ugbolu mi-5 a unguwar Ugbolu yayin da farar hulan kuma ya mutu.

A cewar jaridar PUNCH, wasu ’yan bindiga da ake zargin ’yan fafutukar kafa kasar Biafra ne suka kai wa al’ummar yankin hari da sanyin safiyar Juma’a inda suka kashe mutum biyu.

Mutuwar mutanen biyu ta haifar da firgici a yankunan yayin da ā€˜yan kungiyar IPOB suka mamaye tituna suna rera wakoki da harbi.

An tsinci gawarwakin ne a kan hanyar Ugbolu da misalin karfe 7:30 na safe, kusa da hedkwatar rundunar sojojin Najeriya ta 63 Brigade.

Sai dai da yake tabbatar da mutuwar jami’in hulda da jama’a na rundunar ā€˜yan sandan jihar, Bright Edafe, ya ce gawa daya kacal aka samu.

Edafe ya ce har yanzu ba a tantance bayanan kisan mutumin da ba a tantance ba, inda ya ce suna kan bincike kan lamarin.

punch news paper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaʙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ʙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ʙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaʙi...

Najeriya za ta kwashe Ę“an ʙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ʙasar...

Iran ta ʙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ʙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ʙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ʓansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ʙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Ę“an ʙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ā€˜yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ʙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin Ę“anbindiga da suka addabi yankunan ʙaramar...
X whatsapp