fidelitybank

An fara zaben shugaban ƙasa a ƙasar Kenya

Date:

Al’ummar Kenya sun fara fita rumfunan zaɓe, don zaɓar wanda zai maye gurbin Shugaba Uhuru Kenyatta, wanda ya shafe wa’adi biyu yana mulkin ƙasar.

Mr Kenyatta na goyon bayan tsohon abokin hamayyarsa ne Raila Odinga, a maimakon mataimakinsa William Ruto.

Matsalar durƙushewar tattalin arziƙi da dimbin bashin da ake bin Kenya, na daga cikin abubuwan da duk wanda ya lashe zaɓen zai ji da su.

Masu sharhi na ganin kawancen Kenyatta da Odinga zai haɗa kan ƙasar, la’akari da cewa sun fito ne daga ƙabilu daban-daban.

Bayan zaɓen Shugaban kasa, masu jefa kuri’ar kazalika za su zaɓi gwamnoni da ƴan majalisa. A cewar BBC.

yola news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...

An sake mayar da yan Najeriya 294 gida daga Nijar

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya Nema ta...

An gano motoci 35 da aka sace a wata shida

Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa a Najeriya ta ce...
X whatsapp