fidelitybank

An fara zaben shugaban ƙasa a ƙasar Kenya

Date:

Al’ummar Kenya sun fara fita rumfunan zaɓe, don zaɓar wanda zai maye gurbin Shugaba Uhuru Kenyatta, wanda ya shafe wa’adi biyu yana mulkin ƙasar.

Mr Kenyatta na goyon bayan tsohon abokin hamayyarsa ne Raila Odinga, a maimakon mataimakinsa William Ruto.

Matsalar durƙushewar tattalin arziƙi da dimbin bashin da ake bin Kenya, na daga cikin abubuwan da duk wanda ya lashe zaɓen zai ji da su.

Masu sharhi na ganin kawancen Kenyatta da Odinga zai haɗa kan ƙasar, la’akari da cewa sun fito ne daga ƙabilu daban-daban.

Bayan zaɓen Shugaban kasa, masu jefa kuri’ar kazalika za su zaɓi gwamnoni da ƴan majalisa. A cewar BBC.

latest news in nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba...

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...

An fara samun takun saka tsakanin Turkiyya da Najeriya a kan kungiyar Gulen

Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta bukaci shugaban kasar...

Arziƙin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 a farkon 2025 – NBS

Tattalin arzikin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 cikin...

Kamfanonin lantarki za su katse wutar lantarki saboda bashi

Kamfanonin samar da wutar lantarki, sun ce suna iya...

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...
X whatsapp