fidelitybank

An fara tallata Gwamnan Bauchi a matsayin ɗan takarar shugaban ƙasa

Date:

Hotunan tallata gwamnan jihar Bauchi Sanata Bala Abdulkadir Mohammed a matsayin shugaban kasa a 2027 sun bayyana a kan titunan Bauchi, dauke da taken “Kaura ga shugaban kasa 2027.”

An ga fastocin a wurare masu mahimmanci da suka hada da zagayawa, sandunan lantarki, da allunan da ke kan manyan tituna kamar titin Railway, Sabon Titin Karofi, da Titin Kofar Dumi.

Daya daga cikin matasan da suka yi aikin lika fastocin, Aminu Auwal, ya ce wasu ‘yan siyasa biyu ne suka dauke su aiki.

“An umurce mu da mu sanya allunan gwamnan a kan manyan titunan jihar Bauchi, mun fara aikin ne da misalin karfe 1 na safiyar yau kuma muna fatan kammala shi a yau,” inji Auwal ya shaida wa daily trust.

Mutanen da aka ruwaito sun kaddamar da aikin an bayyana sunayensu da Ya’u Ortega da Talolo, sai dai kokarin jin ta bakinsu ya ci tura domin lambobin wayarsu ba ta hade ba.

taraba news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp