fidelitybank

An fara shirye-shiryen aikin Hajjin badi a Najeriya

Date:

Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirhin aikin hajjin 2026 mai zuwa, jin kaɗan bayan kammala aikin hajjin bana.

Shugaban hukumar, Farfesa Abdullahi Pakistan ne ya bayyana haka lokacin ganawa da manema labarai ranar Alhamis a Kano.

“Mun samu umarni daga hukumomin Saudiyya cewa kowace ƙasa ta hanzarta tsara shirin aikin Hajji mai zuwa domin kuwa ba za su lamunci jinkiri ba;” in ji shi.

Shugaban hukumar ya ce yanzu abin da suke jira shi ne amincewar hukumomi kan kuɗin kujerar aikin hajjin 2026, domin sanar wa maniyyata.

A shekarar da ta gabata dai alhazan Najeriya sun biya naira miliyan takwas da ɗoriya.

Farfesa Pakistan ya yi kira ga maniyyan ƙasar su hanzarta biyan kuɗin da zarar hukumar ta bayyana kuɗin kujera.

legitnewsnigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp