fidelitybank

An fara duba rabon gyaran arzikin Najeriya

Date:

Shugaban Hukumar rarraba arziƙin ƙasa RMAFC, Mohammed Shehu, ya bayyana a Abuja cewa an fara aikin sake duba tsarin rabon kuɗaɗen shiga tsakanin gwamnatin tarayya da jihohi da kananan hukumomi.

Ya ce tun daga 1992 aka yi karo na ƙarshe, kuma dole a yi gyara domin ya dace da halin tattalin arzikin yau da kuma nauyin kowace gwamnati.

A tsarin da ake amfani da shi yanzu, gwamnatin tarayya na karɓar kashi 52.6. jihohi kuma 26.7, yayin da ƙananan hukumomi kuma ke da kaso 20.6.

Haka kuma an ware kashi 1 ga kowanne da suka haɗa da FCT da asusun muhalli da albarkatun ƙasa da kuma asusun daidaita tattalin arziki.

Shehu ya ce wannan mataki ya yi daidai da tanadin kuuɗin tsarin mulkin ƙasar, domin tabbatar da adalci da daidaito wajen rabon kuɗaɗen shiga.

nigerianewstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An fara duba rabon gyaran arzikin Najeriya

Shugaban Hukumar rarraba arziƙin ƙasa RMAFC, Mohammed Shehu, ya...

Kwallaye 6 da aka zurawa Santos a raga ta sanya Neymar ya fashe da kuka

Ɗan wasan tawagar Brazil, Neymar ya fice daga cikin...

Hukumar Shari’a ta magantu kan sadakin dubu 20 da ya yamutsa hazo a Kano

Hukumar shari’a ta jihar Kano, ta ce ba a...

Cutar Mashako ta yi ajalin Yara hudu a Kano

Rahotanni na cewa cutar mashaƙo wadda aka fi sani...

Cin zaben da NNPP ta yi a Kano cuwa-cuwa ne – Ata

Ministan Jiha na Gidaje da Cigaban Birane, Rt Hon...

Mutane kusan 40 sun ɓace sakamakon haɗarin kwale-kwale a Sokoto

Aƙalla mutum 40 ne ake nema bayan haɗarin kwale-kwale...

APC ta yi kwaf daya a zaben cike gurbin Kaduna da Jigawa

Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Jigawa ta yi...

Ba mu yarda da zaben Ghari da Tsanyawa ba – NNPP

Jam'iyar NNPP mai mulkin jihar Kano a arewacin Najeriya...

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe...

Zaɓen Kano: An kama Mutane 288 da tayar da zaune tsaye

Rudunar ƴansandan jihar Kano, ta sanar da kama mutum...

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...

Farashin kayan abinci na rugu-rugu a Najeriya – NBS

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin...
X whatsapp