fidelitybank

An fara duba rabon gyaran arzikin Najeriya

Date:

Shugaban Hukumar rarraba arziƙin ƙasa RMAFC, Mohammed Shehu, ya bayyana a Abuja cewa an fara aikin sake duba tsarin rabon kuɗaɗen shiga tsakanin gwamnatin tarayya da jihohi da kananan hukumomi.

Ya ce tun daga 1992 aka yi karo na ƙarshe, kuma dole a yi gyara domin ya dace da halin tattalin arzikin yau da kuma nauyin kowace gwamnati.

A tsarin da ake amfani da shi yanzu, gwamnatin tarayya na karɓar kashi 52.6. jihohi kuma 26.7, yayin da ƙananan hukumomi kuma ke da kaso 20.6.

Haka kuma an ware kashi 1 ga kowanne da suka haɗa da FCT da asusun muhalli da albarkatun ƙasa da kuma asusun daidaita tattalin arziki.

Shehu ya ce wannan mataki ya yi daidai da tanadin kuuɗin tsarin mulkin ƙasar, domin tabbatar da adalci da daidaito wajen rabon kuɗaɗen shiga.

dailypostnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp