fidelitybank

An fara dogon layin man fetur a Abuja

Date:

Dogayen layukan sayen mai sun sake bayyana a Abuja, babban birnin tarayya, abin da ya jefa masu motoci cikin damuwa.

Tun daga ranar Talata ne matsalar ta sake bayyana wadda daman brnin ya yi fama da ita a cikin shekarar nan, lamarin da ya sa masu ababan hawa ke kokawa a kan matsalar.

Ana iya ganin dogayen layukan motoci a wasu gidagen sayar da mai biyu da ke daura da hedikwatar kamfanin mai na Najeriya a tsakiyar birnin na Abuja.

Sakamakon karancin man masu sayar da shi a gefen titi, a jarkoki sun sake bayyana a manyan titunan cikin birnin, inda suke sayar da galan mai cin lita 10 a kan Naira 2,500 zuwa 3,000.

Jaridar Punch ta ruwaito cewa wani mai mota, mai suna Umar da ta yi hira da shi ya ce ya sayi man a kan Naira 300 lita daya a wajen babban birnin.

Hukumomin Najeriya sun ce ambaliyar ruwa da ta auku a hanyar Lokoja ce ta sa jinkirin motocin dakon mai zuwa arewacin Najeriya daga Lagos da sauran wuraren da ake dauko man.

Wata kungiyar masu dakon man kuma ta ce lalacewar hanyar jihar Naija ma ta kara ta’azzara matsalar sufurin man zuwa arewacin Najeriyar.

legit.ng.news.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Turji ya saki Mutane 32 bayan zaman sulhu

Shahararren shugaban ‘yan bindiga, Bello Turji, ya saki mutane...

ADC ta gargadi El’Rufa’i kan ruguza jam’iyyar

Shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Kaduna,...

An gindayawa Thomas Partey sharudan beli

An gindaya sharuddan belin tsohon dan wasan tsakiya na...

Fursunoni 37 na jiran zartas musu da hukuncin kisa a Bauchi

Fursunoni 37 da aka yanke wa hukuncin kisa bisa...

Kwamitin sulhu na MDD zai gana kan makomar Æ´an Isra’ila da ke hannun Hamas

Kwamitin tsaro na Majalisar ÆŠinkin Duniya zai tattauna yau...

Sojoji sun kashe ‘yan Boko Haram 17 a Borno da Adamawa

Sojoji da ke aiki ƙarƙashin rundunar Operation Haɗin Kai...

Falana ya caccaki Tinubu kan salon tattalin arzikin Najeriya

Fitaccen lauyan nan mai kare haƙƙin bil adama, Femi...

Yahudawa sun yiwa Netanyahu tutsu kan mamaye Gaza

Ƴan'uwan Isra'ilawan da aka yi garkuwa da su a...

Cin zarafin Daliba ya sanya yin zanga-zanga a China

Zanga-zanga ta ɓarke a kudancin China sakamakon cin zarafin...

Tinubu ya baiwa ‘yan wasan kwallon kwando dala dubu 100 da filaye a Abuja

Gwamnatin Tarayya ta karrama kungiyar kwallon kwando ta mata...

‘Yan siyasa na kara matsin lamba Jonathan ya fito takara a 2027 – Bashir

Tsohon mai taimaka wa tsohon shugaban kasa kan harkokin...

Gwamnati ta karbi tawagar ‘yan wasan kwallon kwando D’Tigress

Tawagar ƴan wasan ƙwallon kwando mata ta Najeriya ta...
X whatsapp