fidelitybank

An fara biyan masu ajiya a bankin Heritage kuɗaɗensu

Date:

Hukumar inshorar bankuna a Najeriya ta Nigeria Deposit Insurance Corporation (NDIC) ta ce ta fara biyan mutanen da kuɗaɗensu suka maƙale a Bankin Heritage da ya durƙushe.

Kuɗaɗen sun kai naira biliyan 46.6, kuma an fara biyan waɗanda kuɗaɗen ajiyarsu suka zarta naira miliyan biyar ne da ke da inshora.

A watan Yunin 2024 ne Babban Bankin Najeriya CBN ya karɓe lasisin Heritage, yana mai cewa mahukuntan bankin sun karya doka.

A cewar wata sanarwa daga NDIC, an fara biyan kuɗin ne daga ranar Juma’ar da ta gabata “domin tabbatar da cewa an biya dukkan masu kuɗin ajiya a bankin”.

“Kuɗaɗen da aka fara biya na abin da aka samu ne bayan sayar da kadarorin da bankin ya mallaka,” in ji sanarwar da Hawwau Gambo ta sanya wa hannu.

Ta ƙara da cewa “akwai yiwuwar kuma adadin kuɗin su ƙunshi har waɗanda aka biya masu bin bankin bashi bayan kammala biyan masu ajiya”.

nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp