fidelitybank

An fara biyan masu ajiya a bankin Heritage kuɗaɗensu

Date:

Hukumar inshorar bankuna a Najeriya ta Nigeria Deposit Insurance Corporation (NDIC) ta ce ta fara biyan mutanen da kuɗaɗensu suka maƙale a Bankin Heritage da ya durƙushe.

Kuɗaɗen sun kai naira biliyan 46.6, kuma an fara biyan waɗanda kuɗaɗen ajiyarsu suka zarta naira miliyan biyar ne da ke da inshora.

A watan Yunin 2024 ne Babban Bankin Najeriya CBN ya karɓe lasisin Heritage, yana mai cewa mahukuntan bankin sun karya doka.

A cewar wata sanarwa daga NDIC, an fara biyan kuɗin ne daga ranar Juma’ar da ta gabata “domin tabbatar da cewa an biya dukkan masu kuɗin ajiya a bankin”.

“Kuɗaɗen da aka fara biya na abin da aka samu ne bayan sayar da kadarorin da bankin ya mallaka,” in ji sanarwar da Hawwau Gambo ta sanya wa hannu.

Ta ƙara da cewa “akwai yiwuwar kuma adadin kuɗin su ƙunshi har waɗanda aka biya masu bin bankin bashi bayan kammala biyan masu ajiya”.

legitnews.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp