fidelitybank

An damke wani tsohon mai laifi a Legas

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Legas, Rapid Response Squad (RRS) ta kama wani tsohon mai laifi.

Wanda ake zargin, Yakub Yusuf, an kama shi ne sa’o’i bayan an sake shi daga gidan yari.

An yanke masa hukuncin daurin wata daya a gidan yari bisa samunsa da laifin sata a wani gidan mai na gwamnati a Alausa, Ikeja.

An yanke wa Yusuf mai shekaru 23 hukunci a farkon watan Nuwamba amma an ba shi zabin tarar.

Kasa da mako biyu da wa’adinsa, wata kungiya mai zaman kanta ta taimaka a sake shi ta hanyar biyan tarar.

Bayan ya samu ‘yanci, an sake damke Yusuf bayan ya shiga harabar hukumar kashe gobara ta jihar Legas ba bisa ka’ida ba.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan, SP Benjamin Hundeyin ya ce ya saci bawul na tsofaffin motocin kashe gobara a karkashin gyara.

Hukumar RRS karkashin jagorancin CSP Olayinka Egbeyemi, ta mika shi zuwa sashin binciken manyan laifuka na jihar (SCID) domin gurfanar da shi gaban kuliya.

network news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...

An gargadi Borno da Yobe da Jigawa su zama cikin shirin ambaliya

Akwai yiwuwar samun ambaliya a jihohin Borno, Jigawa da...

Kano na cikin jihohin da ba su yi katin zabe sosai ba – INEC

Bayanan da hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya...

Mun gano filin wasa na Sani Abacha ba shi da inganci – NPFL

Hukumar shirya gasar cin kofin kwararru ta kasa (NPFL),...

Jirgin ƙasa daga Abuja zuwa Kaduna ya ya fadi

Jirgin ƙasa ɗauke da fasinjoji da ya taso daga...

Jami’in mu bai saci naira biliyan 6.5 ba – Gwamnatin Kano

Gwamnatin Jihar Kano ta karyata rahoton da ya zargi...

Gwamnatin Kano ta gargadi Matasa da ‘yan Gwangwan kan sayen kayan gwamnati

Gwamnatin Jihar Kano ta gargadi matasa da ’yan kasuwa...

NIMET ta gargai Borno kan ambaliya da sauran jihohi

A baya-bayan nan ne hukumar hasashen yanayi ta Najeriya...

An kashe kwamandan Boko Haram a tafkin Chadi

Sojojin Jamhuriyar Nijar sun sanar da kisan wani jagoran...

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...
X whatsapp