fidelitybank

An dakatar da sufurin jirgin kasa bayan makalewar fasinjoji 300

Date:

Hukumar kula da layin dogo ta kasa (NRC) a ranar Lahadin da ta gabata, ta dakatar da zriga-zirgar layin dogo na Warri-Itakpe, bayan wani jirgin kasa ya kauce daga titin kilomita 30 na Ajaokuta-Itakpe.

DAILY POST ta ruwaito cewa kimanin fasinjoji 300 ne suka makale a cikin dajin Kogi sakamakon lamarin a ranar Lahadi.

Ko’odinetan hidimar jiragen kasa na Warri-Itakpe, Sanni Abdulganiyu, wanda ya tabbatar da faruwar lamarin, ya ce nan take aka sanar da jami’an tsaro tare da kaisu wurin.

Ya kara da cewa ba a samu asarar rai ko jikkata ba.

“Sabis ɗin jirgin na Warri-Itakpe WITS 01 ya ɓace da misalin karfe 12:30 na ranar 22 ga Janairu, 2023.

“Har yanzu ba a tantance musabbabin karkacewar jirgin ba. Sakamakon wannan lamarin, an dakatar da sabis É—in da ke kan hanyar. Za a sanar da Ć™arin cikakkun bayanai ga jama’a,” in ji shi.

sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

INEC za ta bai wa É—aurarru damar kaÉ—a Ć™uri’a a lokacin zaÉ“uka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

ĆŠaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon É—an takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaÉ—i mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaÉ—i...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaÉ—i masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga FalasÉ—inawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...
X whatsapp