fidelitybank

An dage shari’ar da a ka shigar da gwamnati a kan dakatar da Twitter

Date:

Babbar kotun tarayya da ke zamanta a jihar Legas ta dage sauraron karar da lauyan kare hakkin dan Adam, Inibehe Effiong ya shigar zuwa ranar 18 ga watan Maris.

Lauyan ya bayyana hakan ne a wani sako da ya wallafa a shafinsa na Twitter a ranar Laraba.

Sauraron zaman da a ka yi yau a Legas an dage zaman ne yayin da mai shari’a A. O. Faji na babbar kotun tarayya zuwa ranar da aka ce.

Ya rubuta a shafinsa na Twitter cewa, “A yau ne babbar kotun tarayya da ke Legas ta gabatar da kara a kan  Ministany yada labarai da gwamnatin tarayya a watan Yunin bara domin kalubalantar dakatar da Twitter a Najeriya.

SaharaReporters ta rawaito yadda gwamnatin Najeriya a watan Yunin 2021 ta dakatar da Twitter, ta na mai cewa, ta na barazana ga kamfanoninta.

An dakatar da dandalin ne bayan da Twitter ya goge wata sanarwa da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya wallafa a shafinsa na Twitter, wanda da yawa daga cikin ‘yan Najeriya suka nuna rashin jin dadi.

Bayan haka Effiong ya maka ministan yada labarai da al’adu, Lai Mohammed da Abubakar Malami, da gwamnatin tarayya kara a kan dakatar da dandalin sada zumunta.

 

naija news legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp