fidelitybank

An dage shari’ar da a ka shigar da gwamnati a kan dakatar da Twitter

Date:

Babbar kotun tarayya da ke zamanta a jihar Legas ta dage sauraron karar da lauyan kare hakkin dan Adam, Inibehe Effiong ya shigar zuwa ranar 18 ga watan Maris.

Lauyan ya bayyana hakan ne a wani sako da ya wallafa a shafinsa na Twitter a ranar Laraba.

Sauraron zaman da a ka yi yau a Legas an dage zaman ne yayin da mai shari’a A. O. Faji na babbar kotun tarayya zuwa ranar da aka ce.

Ya rubuta a shafinsa na Twitter cewa, “A yau ne babbar kotun tarayya da ke Legas ta gabatar da kara a kan  Ministany yada labarai da gwamnatin tarayya a watan Yunin bara domin kalubalantar dakatar da Twitter a Najeriya.

SaharaReporters ta rawaito yadda gwamnatin Najeriya a watan Yunin 2021 ta dakatar da Twitter, ta na mai cewa, ta na barazana ga kamfanoninta.

An dakatar da dandalin ne bayan da Twitter ya goge wata sanarwa da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya wallafa a shafinsa na Twitter, wanda da yawa daga cikin ‘yan Najeriya suka nuna rashin jin dadi.

Bayan haka Effiong ya maka ministan yada labarai da al’adu, Lai Mohammed da Abubakar Malami, da gwamnatin tarayya kara a kan dakatar da dandalin sada zumunta.

 

latest nigeria newstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnan Kano ya kori mataimansa na musamman kan belin Danwawu

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da...

Tsohon Minista a mulkin Buhari ya mutu

Allah ya yi wa tsohon ministan noma da raya...

Kashi 70 na yankin Bukuyum ta Kudu na ƙarƙashin ƴan Bindiga – Ɗan majalisa

Rahotanni daga yakin ƙaramar hukummar Bukuyum na jihar Zamfara...

Goodluck ya fi dacewa ya zama dan takara a 2027 – Lamido

Tsohon Gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce Tsohon...

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan ƴansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...
X whatsapp