fidelitybank

An dage kidayar jama’a zuwa watan Maris

Date:

Ministan yada labarai da al’adu, Lai Mohammed ya ce, an mayar da kidayar yawan jama’a da gidaje na shekarar 2023 da aka shirya yi a ranar 29 ga Maris zuwa Mayu 2023.

Lai ya tabbatar da hakan ne a lokacin da yake zantawa da manema labarai a fadar gwamnatin jihar a karshen taron majalisar zartarwa ta tarayya da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya jagoranta a ranar Laraba a Abuja.

A cewar ministar, an yanke shawarar sauya kidayar jama’a ne sakamakon dage zaben gwamnoni da na ‘yan majalisar jiha da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta yi daga ranar 11 ga watan Maris zuwa 18 ga watan Maris.

Karanta Wannan: Dage zabe ka iya shafar aikin kidaya – Nasir Isa

Ya kuma bayyana cewa majalisar ta amince da Naira biliyan 2.8 ga hukumar kidaya ta kasa (NPC), don sayo wasu manhajoji da za a yi amfani da su wajen gudanar da kidayar.

“Akwai wata takarda da hukumar kidaya ta kasa ta gabatar, na neman wasu manhajoji da za su ba su damar gudanar da kidayar a watan Mayun bana. Na yi imani saboda sake jadawalin zabe, ba za su iya fara kidayar kamar yadda aka tsara ba.

“Sun nemi amincewar majalisar kan kwangilar siyan software don ƙidayar a kan Naira biliyan 2.8,” in ji shi.

legitnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp