fidelitybank

An ci tarar Ronaldo fam miliyan 50,000 da dakatar da shi wasa 2

Date:

Hukumar FA ta ci tarar Kyaftin din Portugal, Cristiano Ronaldo na wasanni biyu da kuma tarar fan 50,000 bayan da ya fasa wayar wani magoyin bayan Everton a farkon wannan shekarar.

Bayan da Manchester United ta sha kashi a hannun Everton a filin wasa na Goodison Park a kakar wasan da ta wuce, Ronaldo ya bayyana ya mari hannun wani fanti a lokacin da ya kutsa cikin rami, inda ya lalata wayar yaron.

Yanzu dai hukumar ta FA ta kammala binciken ta kuma ta ci tarar dan wasan mai shekaru 37 da haihuwa da kuma dakatar da shi, in ji jaridar The Mirror.

Ronaldo ya yarda cewa ba daidai ba ne bayan wasan da Manchester United ta buga da Everton a ranar Asabar, 9 ga Afrilu, 2022, bai dace ba.

Wata hukumar da ke da zaman kanta ta gano cewa, Ronaldon ya aikata rashin adalci da tashin hankali a yayin sauraren karar da ya biyo baya kuma ya sanya wa dan wasan takunkumin.

Wannan na zuwa ne kasa da kwana guda bayan Man United ta soke kwantiragin Ronaldo.

A halin yanzu Ronaldo yana tare da tawagar ‘yan wasan kasar Portugal a Qatar yayin da suke shirin karawa da Black Stars na Ghana a gasar cin kofin duniya da za su kara a ranar Alhamis.

daily post news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe...

Zaɓen Kano: An kama Mutane 288 da tayar da zaune tsaye

Rudunar Æ´ansandan jihar Kano, ta sanar da kama mutum...

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...

Farashin kayan abinci na rugu-rugu a Najeriya – NBS

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin...

Kotun Kano ta ce a kamo mata Dagacin Tamburawa

Kotun Shari’ar Musulunci da ke shelkwatar Hisbah a Kano,...

Kotu ta ƙwace motocin gwamnatin Zamfara guda 40 daga hannun Matawalle

Kotun Daukaka Kara da ke a Sokoto ta tabbatar...

A na cigaba da gudanar da zaben cike gurbi harda Kano

Kano na É—aya daga cikin jhihohin da ake kaÉ—a...

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...

An sassata rikicin da aka shafe shekaru 30 kan Masallacin Sharada da Islamiyya

Tsohon dan takarar gwamnan Kano, Malam Sha’aban Ibrahim Sharada,...

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...
X whatsapp