fidelitybank

An ci tarar kamfanin wutar lantarkin Abuja

Date:

Hukumar kula da wutar lantarki na kasa, ta ɗauki matakin ladabtarwa kan kamfanin rarraba lantarki na Abuja, Aedc saboda rashin mutunta dokar ƙara kuɗin wuta.

Hukumar ta ci kamfanin tarar naira miliyan 200 saboda yadda kamfanin ya chaji wasu abokan hulɗarsa da matakin ƙarin bai shafa ba.

Matakin ya zo ne bayan ƙoken da abokan hulɗar kamfanin suka yi inda aka gano Aedc ya yi ƙarin kuɗin ne ga dukkan abokan hulɗarsa da ke kowane mataki saɓanin dokar ƙarin kuɗin da aka tsara ta domin tabbatar da adalci.

Nerc ta ce dole ne Aedc ya mayar wa kwastamominsa da ke aji na biyu zuwa ƙasa kuɗaɗensu musamman waɗanda aka yi wa ƙarin kuɗin da bai shafe su ba.

Sannan kuma kamfanin zai biya tarar ta nara miliyan 200 saboda saɓa dokokin hukumar.

Sanarwar da Nerc ta wallafa a shafinta na Tuwita ya nemi kamfanin na Aedc da ya gabatar wa hukumar shaidar mutunta umarnin da ta ba shi nan da 12 ga watan Afrilu.

Nerc ta ce ta ɗauki matakin ne domin cika alƙawarin kare haƙƙoƙin abokan hulɗa da tabbatar da adalci a ɓangaren wutar lantarkin Najeriya.

daily post today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp