fidelitybank

An ci tarar Firaministan Birtaniya da Ministan Kuɗi

Date:

Firaministan Biritaniya, Boris Johnson da Ministan Kudi Rishi Sunak na shirin biyan tara, saboda keta ka’idojin kullen korona.

‘Yan sanda sun gudanar da bincike kan wasu tarukan holewa 12 da ake zargin sun halarta, kuma an gano cewa Mista Johnson ya halarci akalla uku daga cikinsu.

A wani taron da aka yi a ofishin majalisar ministoci an gabatar masa da kek na murnar zagayowar ranar haihuwarsa.

Zuwa yanzu ofishin ‘yan sandan kwaryar birnin Landan ya ci tarar sama da mutane 50 saboda halartar tarukan a gine-ginen da aka sanya dokar korona, kuma fadar mulki ta Downing ta ce za ta tabbatar ko Mista Johnson na cikinsu.

Shugaban jam’iyyar Labour, Keir Starmer, ya ce dole ne Firaministan da ministansa su yi murabus saboda yadda mai dokar bacci ya bide da gyangyadi.

natforce 
latest news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp