fidelitybank

An ceto yaro da ya shafe sa’o’i 52 a cikin baraguzai

Date:

Ana ci gaba da samun labarai da hotuna marassa daɗi game da bala’in girgizar ƙasar da ya afka wa Turkiyya da Syria.

A birnin Hayat, na Turkiyya an zaƙulo wani ƙaramin yaro mai shekara takwas daga cikin ɓaraguzan ginin da ya faɗi bayan sa’o’i 52.

An ceto Yigit Cakmak a gaban mahaifiyarsa, wadda ta rungume shi bayan an fito da shi.

Karanta Wannan: An ceto mutane 24 da ginin Abuja ya danne su

Zuwa yanzu ana ganin wadanda suka mutu a sanadiyyar girgizar kasar da ta auku ranar Litinin a Turkiyya da Syria sun wuce dubu 11.

Hukumomin Turkiyya sun ce zuwa lokacin wannan rahoto mutum 8,574 suka rasa ransu a kasar.

Abu ne mai wuya a samu alkaluma daga Syria, amma muna ganin yawan wadanda suka rasun zuwa yanzu sun kai 2,662.

leadership newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaɗi masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga Falasɗinawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen ɗan gwagwarmayar nan kuma ɗan jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaƙalar belin Danwawu,...
X whatsapp