fidelitybank

An ceto yaro da ya shafe sa’o’i 52 a cikin baraguzai

Date:

Ana ci gaba da samun labarai da hotuna marassa daɗi game da bala’in girgizar ƙasar da ya afka wa Turkiyya da Syria.

A birnin Hayat, na Turkiyya an zaƙulo wani ƙaramin yaro mai shekara takwas daga cikin ɓaraguzan ginin da ya faɗi bayan sa’o’i 52.

An ceto Yigit Cakmak a gaban mahaifiyarsa, wadda ta rungume shi bayan an fito da shi.

Karanta Wannan: An ceto mutane 24 da ginin Abuja ya danne su

Zuwa yanzu ana ganin wadanda suka mutu a sanadiyyar girgizar kasar da ta auku ranar Litinin a Turkiyya da Syria sun wuce dubu 11.

Hukumomin Turkiyya sun ce zuwa lokacin wannan rahoto mutum 8,574 suka rasa ransu a kasar.

Abu ne mai wuya a samu alkaluma daga Syria, amma muna ganin yawan wadanda suka rasun zuwa yanzu sun kai 2,662.

assu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp