fidelitybank

An ceto mutane 69 daga hannun ƴan ta’adda a Bauchi

Date:

Alhaji Abdulrazaq Nuhu Zaki, kwamishinan kananan hukumomi da masarautu na jihar Bauchi, ya tabbatar da cewa jami’an tsaro sun ceto mutane 69 da aka sace a jihar.

A cewar sa sun sako su ne a ranar Asabar.

Ya ce jami’an tsaro sun kai farmaki dajin da ‘yan fashin suka ajiye wadanda abin ya shafa.

A wata sanarwa da ya fitar a ranar Juma’a, kwamishinan ya bayyana cewa, Gwamna Bala Mohammed ya kara wa shugaban karamar hukumar, ‘yan banga, sarakunan gargajiya, jami’an tsaro da duk masu ruwa da tsaki kwarin gwiwa wajen kawar da ‘yan fashi a yankinsu.

Ya ce, Gwamna Bala ne ya jagoranci yakin da kansa, bayan da ya ziyarci wuraren da abin ya shafa, ya jajanta wa jama’a tare da karfafa musu gwiwa wajen dakile masu garkuwa da mutane.

nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp