fidelitybank

An ceto Mutane 25 da syka kife a kwale-kwalen Sokoto

Date:

Hukumomi a jihar Sokoto sun ce, sun samu nasarar ceto mutum 25 da ransu daga cikin waɗanda suka ɓace a haɗarin kwale-kwale da ya auku a ƙauyen Kojiyo da ke ƙaramar hukumar Goronyo ta jihar.

Haɗarin ya auku ne a lokacin da mutum 50 suke hanyar tafiya babbar kasuwar Goronyo da ke Sokoto, inda tun a farko aka ceto mutum 10.

Wani kansila da ke yankin ya bayyana wa BBC cewa har yanzu ana neman sauran mutum 25.

“Mutum 50 ne a kwale-kwalen da babura 7 da wasu buhunan kayan abinci. An ceto mutum 25 zuwa yanzu, sannan ana ci gaba da neman sauran 25 ɗin,” in ji Aminu Bare.

Shugaban hukumar agajin gaggawa ta jihar Sokoto, Aminu Liman ya shaida wa BBC cewa an tura ƙwararrun masu aikin ceto domin su higa kogin domin ceto sauran waɗanda suka rage.

nigerianewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp