fidelitybank

An cafke Ɗansandan da ya taimaka aka ci zarafin kuɗaɗe

Date:

Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce jami’inta da aka kama a cikin wani faifan bidiyo inda aka gano kudin Najeriya, naira ana tsare da shi.

Rahoto na cewa wani faifan bidiyo da ya nuna jami’in tare da wani dan kasuwa mai suna Cif Okoya, ya yi ta yaduwa a baya-bayan nan.

A cikin faifan bidiyon, an ga jami’in yana baiwa dan kasuwan kuɗi a lokacin da ake cin zarafin kudin.

Rundunar ƴansanda cikin wata sanarwa da ta fitar a shafinta na Facebook a ranar Juma’a ta ce an kai jami’in, domin daukar matakin ladabtarwa.

Sanarwar ta ce, “Dan sandan da aka kama a cikin wani faifan bidiyo na baya-bayan nan da ‘ya’yan dan kasuwar Legas, Cif Okoya suka raba inda suke cin zarafin Naira, an gano shi kuma an tsare shi don daukar matakin ladabtarwa.

“An yi Allah wadai da shigar dan sandan, saboda rashin da’a ne.

“Za mu yi ƙoƙari koyaushe don tabbatar da tsarki, mutunci, da mahimman kimar ‘yan sanda”.

A halin da ake ciki, babu tabbas ko hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC ta kama wanda ake zargin na farko.

nnnhausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp