fidelitybank

An cafke ɗan ƙungiyar Asiri a Osun

Date:

Rundunar tsaro ta Amotekun a jihar Osun, ta kama wani da ake zargin dan kungiyar asiri ne da kuma dan fashi.

An kama mutanen biyu daban-daban a Ila-Orangun da Osogbo ranar Alhamis.

Kwamandan rundunar, Birgediya Janar Bashir Adewinmbi ne ya bayyana haka a wata sanarwa da ya fitar ranar Juma’a.

Ya ce, “An kama Sodiq Adelabu mai shekaru 20, dan asalin Osogbo ne a Osogbo bisa zarginsa da kasancewa dan kungiyar asiri, yana aikata ayyukan asiri da kuma sata.

“Wanda ake zargin ya amince cewa shi mamba ne na kungiyar Eiye Confraternity lokacin da ake masa tambayoyi.

“Wanda ake zargi na biyu, Sunday Oluwasegun, mai shekaru 22, dan asalin Ila-Orangun, an kama shi ne da laifin shiga gida da sata a Garin Ila-Orangun.

“An ba da rahoton cewa ya sace wasu kudi da wasu kayan aikin gida kafin daga bisani a kama shi.”

A cewar Adewinmbi, an kama su ne bayan da mazauna yankin suka shigar da kara a kansu da kuma ayyukansu.

national tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...
X whatsapp