fidelitybank

An cafke ƴan sanda biyar da zargin harbe matashin a Jos

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Filato, ta cafke wasu jami’anta 5 da laifin bindige wani yaro dan shekara 17 da haihuwa mai suna Ibuchim Ofezie a garin Jos.

Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, DSP Alfred Alabo, a wata sanarwa da ya fitar a ranar Talata ya bayyana cewa za a hukunta jami’an da abin ya shafa bayan gudanar da cikakken bincike.

“An tattaro cewa, a wani yunkuri na tabbatar da dokar hana zirga-zirgar babura a jihar, jami’an sun ziyarci kasuwar tasha tare da fatattakar wadanda ke gudanar da ayyukan ba bisa ka’ida ba. Ana cikin haka sai suka yi ta harbe-harbe, harsashin da ya bata ya afkawa Ofezie a cikin shagonsa dake kasuwa.

“Kwamishanan ‘yan sandan jihar Filato, CP Bartholomew Onyeka, ya yi Allah wadai da kisan wani matashi dan shekara 17, Ibuchim Ofezie, mazaunin unguwar Agingi da ke karamar hukumar Bassa a garin Jos da wasu ‘yan sintiri da ke aiki a sashin “C” suka yi.

national news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...

Za mu koma fadar gwamnatin Katsina mu karbi gaisuwar Buhari – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya ce bayan...

Tinubu zai jagoranci yi wa Buhari addu’a

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, zai jagoranci taron addu'o'i na...

Muƙarraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon ɗan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...

An binne marigayi Muhammadu Buhari a gidansa na Daura

An binne gawar tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari a...

Pillars ta dauki yan wasa guda biyu

Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta tabbatar da...

An cafke ‘yan Daba 28 a Kano

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta samu...
X whatsapp