fidelitybank

An cafke wani matashi da zargin satar Shanu 25 a Gombe

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Gombe ta kama wani matashi dan shekara 23 mai suna Adamu Maikudi da laifin satar shanu 23 a kauyen Golombi da ke karamar hukumar Shongom a jihar.

Maikudi wanda mazaunin kauyen Mai Rana ne da ke karamar hukumar Billiri, ‘yan sanda sun kama shi da laifin yin satar, yayin da wasu mutane biyu da ake zargi da hannu a wannan aika-aika ke ci gaba da tsare su.

A cewar jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, mataimakin Sufeto Mahid Muazu Abubakar, Maikudi ya sayar da shanu 23 na Anchau Maishanu.

Mahid ya bayyana cewa Maishanu ya kai rahoto a hedikwatar ‘yan sanda ta Pero Chonge cewa Maikudi da wasu mutane biyu sun hada baki wajen sace shanunsa a kauyen Golombi inda suka sayar da su.

“Maishanu ya kawo rahoto a hedikwatar ‘yan sanda ta Pero Chonge cewa wasu mutane uku da suka hada da Maikudi sun hada baki a tsakaninsu suka sace masa shanu 23 a kauyen Golombi suka sayar da su.

“An kai rahoton lamarin kuma an gudanar da bincike inda aka kama Maikudi kuma an kwato dukkan abubuwan baje kolin,” in ji Mahid.

bbc news nigeria today live

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...
X whatsapp