fidelitybank

An cafke mutumin da ya shafa ƴar Jarida ta na tsaka da bayar da rahoto

Date:

‘Yan sandan ƙasar Sifaniya sun ce, sun kama wani mutum da ake zargi da cin zarafin wata ‘yar jarida bayan da aka ce ya taɓa ta a lokacin da take ba da rahoto kai tsaye a gidan talabijin.

Isa Balado dai tana ba da rahoto kan fashin da aka yi a Madrid a ranar Talata inda aka ce mutumin ya shigo ya taɓa mazaunanta, wanda ya musanta hakan lokacin da ta fuskanci shi.

Balado ta yi ƙoƙarin ci gaba da aikin ta, amma mai gabatar da shirin ya katse ta.

“Isa, ki yi haƙuri na katse ki, amma mutumin nan taɓa ki ya yi?” Nacho Abad mai gabatar da shirin ya tambaye ta.

Da ƴar jaridar ta tabbatar da hakan ne ya faru sai Abad ya umurce ta da ta ɗauki mutumin a kyamara.

An dai nuna mutumin tsaye da Balado a kyamarar yana ta murmushi da raha yayin da ya musanta zargin.

Daga baya dai ‘yan sandan sun ce an kama mutumin da laifin cin zarafin ‘yar jarida a wani saƙo da suka wallafa a shafin su na X.

assu today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp