fidelitybank

An cafke mutanen dasuka sanya wa yara Wiwi a fanke

Date:

Wasu mutum biyu na fuskantar tuhuma kan yunkurin kisan kai a Afirka ta Kudu bayan da wasu yara kusan 90 suka kamu da rashin lafiya bayan cin fanke da aka sanya wa tabar wiwi.

Jami’ai sun ce yaran sun sayi fanken ne a wajen wani mutum a gefen titi a kan hanyarsu ta zuwa makarantar firamare ta Pulamadibogo, a arewa maso yammacin Pretoria. In ji BBC.

An kai da dama daga cikinsu asibiti saboda tashin zuciya da ciwon ciki da kuma amai.

An zargi mutanen biyu masu shekaru 21 da kuma 19 da yunkurin aikata kisa a ranar Juma’a.

Ma’aikatar ilimi ta lardin Gauteng ta ce malamai sun kira motar ɗaukar marasa lafiya bayan da suka lura cewa ɗalibansu sun fara nuna wasu halaye a cikin aji.

Ta ce lamarin ya haifar da damuwa matuka ga iyayen yaran.

A cikin wata sanarwa da ma’aikatar ilimi ta fitar, ta ce an garzaya da dukkan ɗaliban zuwa asibitoci da ke kusa, inda zuwa yanzu aka sallami kusan 87.

Ma’aikatar ta ce Ę“an mata uku ne kaɗai suka rage a asibiti, kuma suna ci gaba da samun kulawa yadda ya kamata.

punch newspaper headlines today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An sake mayar da yan Najeriya 294 gida daga Nijar

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya Nema ta...

An gano motoci 35 da aka sace a wata shida

Hukumar kiyaye haɗurra ta ʙasa a Najeriya ta ce...

Shugaban Laberiya ya je ta’aziyyar Buhari a Monrovia

Shugaban ʘsaar Laberiya Joseph Nyuma Boakai ya kai ziyarar...

Rundunar Yansandan Kaduna ta hana gangamin goyon bayan Peter Obi

Rundunar 'yansandan Najeriya reshen jihar Kaduna ta hana gudanar...

Iran ta zartar da hukuncin kisa a kan Mutane 3

Hukumomi a Iran sun zartar wa mutum uku hukuncin...

Ƴansanda sun kama ʙasurgumin ɗanbindiga a Kaduna

Rundunar ʓansandan jihar Kaduna ta ce, jami'an ta sun...

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei...

Trump ya na fama da cuta mai kumbura kafa da toshewar hanyar jini

A ranar Alhamis ne Fadar White House ta sanar...

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...

Rasha tarnaki ce a wajen Tarayyar Turai – Jamus

Shugaban gwamnatin Jamus Friedrich Merz ya shaidawa BBC cewa...

Amurka ba ta goyon bayan Isra’ila a harin Syria – Trump

Amurka ta ce ba ta goyon bayan hare-haren da...

Tinubu zai zo Kano ta’aziyyar Dantata

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyara Kano yau...
X whatsapp