fidelitybank

An cafke mutanen dasuka sanya wa yara Wiwi a fanke

Date:

Wasu mutum biyu na fuskantar tuhuma kan yunkurin kisan kai a Afirka ta Kudu bayan da wasu yara kusan 90 suka kamu da rashin lafiya bayan cin fanke da aka sanya wa tabar wiwi.

Jami’ai sun ce yaran sun sayi fanken ne a wajen wani mutum a gefen titi a kan hanyarsu ta zuwa makarantar firamare ta Pulamadibogo, a arewa maso yammacin Pretoria. In ji BBC.

An kai da dama daga cikinsu asibiti saboda tashin zuciya da ciwon ciki da kuma amai.

An zargi mutanen biyu masu shekaru 21 da kuma 19 da yunkurin aikata kisa a ranar Juma’a.

Ma’aikatar ilimi ta lardin Gauteng ta ce malamai sun kira motar ɗaukar marasa lafiya bayan da suka lura cewa ɗalibansu sun fara nuna wasu halaye a cikin aji.

Ta ce lamarin ya haifar da damuwa matuka ga iyayen yaran.

A cikin wata sanarwa da ma’aikatar ilimi ta fitar, ta ce an garzaya da dukkan ɗaliban zuwa asibitoci da ke kusa, inda zuwa yanzu aka sallami kusan 87.

Ma’aikatar ta ce Ę“an mata uku ne kaɗai suka rage a asibiti, kuma suna ci gaba da samun kulawa yadda ya kamata.

fg spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ę“ansandan jihar Kaduna, sun buʙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ʙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ā€˜Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ʙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ā€˜yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp