fidelitybank

An cafke Mutanen da su ka yi yunkurin kai hari Kano lokacin Maulidi

Date:

Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce, ta kama mata da kuma wasu mutum biyu da ke da alaƙa da mutumin da ake zargi da yunkurin kai harin ta’addanci a filin taron Maulidin mabiya Ɗarikar Tijjaniya a makon da ya gabata.

Kwamishinan ƴan sandan jihar CP Salman Dogo ya ce mutumin da ya kitsa kai harin, Ahmad Adam Abba ɗan asalin ƙasar Chadi ne, kuma ya tsere zuwa ƙasar Kamaru amman suna ci gaba da bincike domin kamo shi.

Da yake gana wa da manema labarai, kwamishinan ƴan sandan ya bayyana cewa bayanan sirrin da suka samu a ranar 24 ga wannan watan, ya sa suka gano wasu na kokarin kai hari filin taron maulidi, har ma aka fitar da sanarwa cewa jama’a su yi hattara.

CP Salman ya kuma ce sun ƙwato wasu abubuwan fashewa, inda ya ƙara da cewa wanda ake zargin kafin zuwansa Kano ya kashe mutum goma 17 a Chadin kuma mutumin na shirye-shiryen kafa sansanin ƴan ta’adda a jihar.

nasarawa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp