fidelitybank

An cafke Matashin da ya dauke igiyoyin wutar taransfoma a Legas

Date:

Rundunar ‘yan sanda a jihar Legas ta kama wani matashi mai suna Abubakar Haruna mai shekaru 27 da haihuwa da laifin satar igiyoyi a wata taransfoma a yankin Onikan na jihar.

Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, SP Benjamin Hundeyin, ya tabbatar da kamun a wani sakon da ya rabawa manema labarai a shafin sa na X ranar Asabar.

Hundeyin ya ce jami’an ‘yan sanda sun kutsa kai wurin da lamarin ya faru ne bayan da aka yi masa waya inda suka kama wanda ake zargin.

“Bayan kiran da jami’an Dibishin Onikan suka kai musu ne suka kama wanda ake zargin bayan da ya tsallake rijiya da baya ya yanke igiyoyi daga na’urar taranfoma da ke cikin harabar.

“An kama shi da adduna, zato biyu da fila,” in ji mai yin hoton.

Kakakin ya ce ana ci gaba da gudanar da bincike kan lamarin.

www.punch news.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp